BREAKING: Babu Wasu Masu Juya Tinubu Ta Bayan Fage Ministan Yaɗa Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babu wani gungun mutane da suke juya Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta bayan fage, abin da a turance ake ce wa “cabal”.

 

A cewar sa, wannan Shugaban Ƙasar mai ‘yancin kan sa ne, wanda ke sauraron ra’ayoyi…

Babu Wasu Masu Juya Tinubu Ta Bayan Fage Ministan Yaɗa Labarai …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment