BREAKING: ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya ce ƙungiyar ECOWAS na dab da rushewa saboda rashin nagartaccen shugabanci, rashin yarda tsakanin shugabanni, da raunin cibiyoyi.

Ya bayyana haka ne a ranar 9 ga watan Mayu, 2025, a Jami’ar Oxford, yayin taron cika shekara 50 da kafuwar…

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment