Dakarun rundunar soji ta ‘Operation Hadin’ Kai sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi na yakar ‘yan ta’addan Boko Haram, bayan wani gagarumin farmaki da suka kai a dajin Sambisa.
An bayyana hakan ne a wata sanarwa da Kyaftin Reuben Kovangiya, mukaddashin mataimakin…
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno …C0NTINUE READING HERE >>>>