BREAKING: Tinubu Ya Amince Da Lasisin Aikin Hakar Mai A Arewa

Amince da bayar da dukkanin lasisin da suka dace domin ci gaba da aikin hako mai a kogin Kolmani da ke tsakanin jihohin Bauchi da Gombe.

Karamin ministan albarkatun mai, Sanata Heineken Lokpobiri, shi ne ya shaida hakan a lokacin da ke kaddamar da fara gina kwalejin koyon ilimin…

Tinubu Ya Amince Da Lasisin Aikin Hakar Mai A Arewa …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment