BREAKING: Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

Ana zargin wani mutum mai suna Esosa Imasuen da dukan matarsa, Chinwedu Nnadozie, har ta mutu a birnin Benin na Jihar Edo.

Lamarin ya faru ne a titin Oza da ke unguwar Ogbelaka a kan hanyar Sakponba.

Wasu makusantan ma’auratan sun ce sun samu saɓani, sai Esosa ya yi wa matarsa…

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment