BREAKING: ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 239, Sun Ƙwato Makamai Da Alburusai A Kogi

Rundunar ‘yansandan Jihar Kogi, ta kama mutane 239 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a faɗin jihar. 

Kwamishinan ‘yansandan jihar, CP Miller Dantawaye, ne ya bayyana hakan a hedikwatar rundunar da ke Lokoja a ranar Talata.

Ya bayyana cewa daga cikin waɗanda aka kama,…

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 239, Sun Ƙwato Makamai Da Alburusai A Kogi …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment